Breaking News

***** SAMRA1 *****

***** SAMRA1 *****
.
Samra dai haddaddiyar yarinyace ya tilo ga Alhaji sani da
Hajiya saadatu...samra doguwace mai daradaran idanuwa
....wato SEXY EYES....tanada gashi har gadon bayanta
...gashi da tsantsi ga shi baki wuluk sbda tsananin gashin
nata ne masu kitso ke gudun mata .....samra dai fara ce
amma bacan ba...tanada dogon hanci kamar anja shi da
ruler....
.
samra nada natsuwa gatada hankali uwa uba giramama
nagaba da ita ....tana xuwa makaranta kudi wato jethro
academy kuma tana jss1 ne ......amakarantar su kuwa bata
wuce na daya...yanxun haka tanada haddan ixifi 25
akanta...
.
ASALIN SU....
ALHAJI sani dai wani attajirine mai kudin gaske dan
kasuwa agarin zaria ....yanada kamfannunuka dadama a
jihohi daban daban ......yayi primary nd secondary skul
dinshi a kaduna state .....bayan haka ne mahaifinshi
ALHAJI Mamman yatura shi abroad domin yaje yayi krtu
...anan ne ya idda yakararunshi afanni bussiness admin ya
dawo gda baban shi yamishi mgna akan aure yace yabarwa
mahaifin shi xabi ...ananne babban shi yasanar dashi cewa
akawai wata yar abokinshi wato mallam faruk mahaifin
saadatu....kuma ya yaba da hankinta..... Bayan daurin
auren sani da saadatu da shekara dayane ALLAH ya
albarcesu da ya daya wato samra kenan ....bayan
haihuwan samra da shekaru da dama hjya saadatu bata
kara samun cikin ba ....shiko alhj sani bai damu...ita ko
tanuna damuwarta sosai ....har rake bashi shawara akan
yaje yakara aure...yanuna bacin ranshi amma tallabashi
har ya auro kande yar makociyarsu .....wato ummi kenan
....bayan auro kande da shekara hudu har ila ga lkcn shuru
babu komai ko bari bata taba yiba.... Kande dai muguwar
yar tashace gata dabin malamai ....taci alwashin sai taraba
ddy da mummy.....saboda dady ko agaban waye nunawa
yake yafison mummy akan umma...haka bakaramin
konama umma rai yake ba....shiyasa taci alwashin sai ta
raba mummy da daddy...
.
kullum tana kan hanyar gurin boka sombo ....asha tura ma
mummy aljanu amma saidai su dawo da kunnennen jiki
suce takona su sbda mummy bata xaman banxa
kodayaushe da karatu abakinta ......shiyasa ko an aiko so
saidai su kone.....har yau dai samra kadai garesu....shiya
sa umma ta tsani samra sosai samra tana xaune da
ummanta a pallow tana tayata tsifan gashinta...umma
tashigo pallow ko sallama babu taxauna.....sai mummy
tace sannu dahutawa......sai umma tashareta,tahar
areta...sai tadauki remote tacanxa channel taga channel din
larabci xuwa na waka....tayi hakane sbda boka yakirata
yace yaturo wasu aljanu wai takokarta tajanye hankali daga
ibadar ALLAH....itako mummy tana ganin haka sai tafara
taratu awaje suratul jin ....suko da aljanu suka tunkarota
suka ga abinda take krntawa kawai sai suka ja dabaya suka
koma ....itako umma haushin mummy tasoma ji ...kawai
tayi tsaki tace wlhy kin damu mutane...mummy kawai tayi
darya tashareta batare data kulata ba tacigaba da
karatunta......
.
Bayan kwana 2 dafaruwar haka....umma taje wurin boka
tagama mishi kirarin shi ...yatashi yajata xuwa daki....suka
gama lallatansu tafito tana dingishi sbda boka kato
ne.....bayan sun fito ne take cemishi .......boka har yanxun
babu lbr yayi ihu yabugi kasa kawai saiga mummy nan ta
bayyana tana karatu alqura'in kawai yana ganinta tana
karatun wani kasa yadago dago da karfin tsiya yaxuban
mishi a ido........yayi wani ihu yace kande tace naam boka
yace wlhy wannan matan tanada karfin tsiya baxamu iya da
ita ....nan da nan tafara kuka tana rokon boka ......can yace
kande tace naam yace jeki dawo nan da sati biyu xamu san
yanda xamuyi ita.....can tatashi ta ajiye mishi kudi masu
yawa tafita da baya..
.
bayan sati 2 tadawo gurin shi yace kinga nayi duk juyin
duniyar nan amma nakasa......yanda xaayi shine xan baki
wani hayaki kisa musu alkcn dakika tabbatar yana dakin ta
kuma sunyi xxx.......toh wannan hayakin xaisa barci mai
tsawo yadaukesu sukasa wankan tsarki .....kinga alkcn
aljanu xasu samu damar shiga jikin su sbda tana cikin
kaxanta.......yana gama fadin haka kuwa tayi wani shewa
ta xuba boka kudi agabansa ......tafita da baya...
.
bayan kwana 2 dafaruwan haka ne daddy yakoma dakin
mummy da kwana........toh bayan sauran kwana 1 yabar
dakin mummy nd yace mata shifa amatse yake yau xayyi
tako bashi hadin kai....dayake mummy macace mai hankali
da biyyayya....tunda yafara umma yaje tana leken su ta
window....tako je tadaka turaren wutan nan akofar
daki.....aikuwa suna shaka suka fara barci....basu tashi
sunyi wanka ba....anan ne boka ya ga duk abunda yake
faruwa yaturo musu aljanu su biyun na mummy ita nanta
wanda xai sa ta bar gidan tashi duniya shikuma dady ya
manta da ita da duka yan uwa da abokan arxiki.......bayan
boka yaturo musu aljanun ne mummy tatashi firgit ta saka
kayanta tabar gida......duk abunnan da akeyi kande wato
umma tana labe tana kallo......
.
Dasafe ko daddy yatashi yaji nauyi ajikin shi....yarasa
komeye yake damun shi yana so yanemi wani abu amma
ya manta ko meye ......ita ma samra data tashi tamanta da
mummyn ta kwata kwata .....bayan wata daya da tafeeyar
mummyne daddy yasoma nunama samra so sosai ......duk
wani son dayake ma mummy yakoma kan samra .....abun
yana balain bakantama umma rai shine ta dau alwashin
raba daddy da samra......itako baiwar ALLAH ashe mummy
nadauke da cikin wata uku bata sani ba .....bayan tafeeyan
mummy tafada hannu wasu masu kudi suka cigaba da kula
da ita sbda sungan halin da take ciki tana neman
taimako....amma duk sanda suka dauko mata mgna akan
tarihin ta kawai sai tafadee shiyasa suka barta akan inta
sauka lfy sunyi mata mgni don suna ganin asiri aka mata..
.