*** *BARIKI IYAWA PART 3* ***
*** *BARIKI IYAWA PART 3* ***
.
Ya danna kira ya sanar ta ya akai,"ka barta zuwa gobe da
safe,,nasan zata ce zata zo wuri na,,ko tasa azo,, kai mata
gargadin wannan kan ka fita,,. Washegari ma bai sauya
ba,yau Aisha harda su gaisuwa, wanda rabon ta da yi tun
Kan ta sauya hali,, yai mata banza,,zai fita cikin sanyi tace
baka karya ba,,ya harari wajen abincin, "No zan karya a
waje,,sannan ban yarda ki daga daga nan ba,zan Iya dawo
wa kowanne lokaci..
.
Yai waje yana dariyar keta,,a kujera ta zube,,tunda take
Abban Najib bai taba mata haka ba,,Wai har abinci bazai ci
ba.,ta share hawaye,Kila ma wajen BARIKI zai ciwo,,kai
amma su salma sun mata huduba marar kyau,, gashi ta
kwabe mata,, waya ta dauka,kan ta kira salman," karki
zomin gida,munafukai kawai,,kit ta kashe wayar ta,, yanxu
ta ina zata fara? Acikin kwana 2 duk ya sauya mata
hali,Waya da BARIKI, text kuwa ba'a magana, ranar yana
wanka ta saci numbern bariki a wayan shi,da sauri ta
fita,,sai sa ya yay kan ta kira BARIKI,, a yangance ta dauka,,
"Amm Aisha ce,,tai far " wacce kenan? Duk ta rasa abun
fadi, dan ji tai ta mata kwarjini tun a waya..sai kawai ta
kashe,,.bashi ya dawo ba sai azahar,, kuka ya same ta
tanayi reras,, tana ganin shi ta tashi,, dan dazun nan aka
kara karanta mata wace BARIKI yar unguwar su,,"Baban
Najib,,dan Allah ka auri kowa banda sa'a,, kayi hakuri bazan
kara ba,, ya kallo ta kamar yai dariya.,a ranshi yana tunanin
"Wai meye da BARIKI ne da yasa mata ke tsoron ta?? Ya
basar" Gaskiya bazan Iya fasa auren Sa'a ba,, dan tun
yanxu tai min alkawarin zaman lfy da kwanciyar hankali,,
bazan fasa ki koma min yar gidan jiya ba.., tuni ta hau
rantsuwa ta daina,inta kuma ya auri BARIKI,, da wannan ya
samu lfy a gidan shi,,yace da yamma muje zan raka ka.
.
Yamma nayi suka je gidan su BARIKI,, a lokacin tana gida
ana drama da ita,,wani kanin kakan su yazo daga
Nguru,amma irin in za'a bi da aure tsakani,, yazo akan lalle
lalle BARIKI ta fidda Miji,,tunda fadeela ta fitar,,tuni ta
fitsare "Ni fa banni da tsayayye,, atoh ko ina da wallahi ba
zanyi aure yanxu ba,,baki ya saki har iyayen suna kallon ta,,
dake bala'eene yahau ta da masifa,," kedin wa?dama duk
iskancin da kike tatawa a garin na samu lbr,toh dole ki
tsaida haka ki samo na aure,,ta kalle shi, "toh na tsaida,,yai
murmushi," ko ke fa,,a ina yake?ta hade rai,, "kai man,, ba
shiba hatta iyayen sai da suka zaro ido,, ya tashi," ke
banson iskancin banxa,,Tuni ta fara burburwa tana kukan
gaske,,"ni wlh kai nake so,, kuma kai zan aura,,baban ta ya
doka mata tsawa,"Sa'a bama son iskanci fa,, "ta kara jiniya"
wlh shi zan aura,, ni shi nake so,,tuni tsoho ya sau
kuka,,Lalle ya yarda BARIKI ce yan nan,, kuka yake
yana"Allah ya isa saude,,ki kalle ni kice ni zaki aura?jikar
jika ta?cikin kukan karya tace"Toh Haram ne?nidai kai za'a
abani, ba shiri yai hanyar waje yana goge kwala,
"InshaAllah anyi na karshe,,da sauri baban ya bishi," Baba
kai hakuri ka dawo,,dole ta bi umarnin ka ai,,har suka fito
kofar gida tsoho na kuka"ai ni ba ruwana da harkar yarka
daga yau,,Ashe da gaske "BARIKI ce haka??Wai ni zata
aura??Alhj Muktar suka kalli juna,tuni dariya tazo musu,,a
karshe dole baban tasha ya raka shi ya koma inda ya
fito..yana fita ta ware tana dirkar dariya.. Ladi ta fara tafa
hannu,ta nuno ta da hannu" anya Sa'a,, ta kallo Maman
tasu,"mama mey nai? Ta kar kade jikin ta,, ta sauke ajiyar
zuciya "ba komai Sa'a,, Allah ya shirya mana ke.,tace "
Amin.tai waje wajen kiran ta,,. Dariya ta samu suna dirka,
tana ganin shi ta gane shi,,tuni ta hau murmushi, "yau an
tuno Haj Ahmad? Yai murmushi" Manya a Baku naku
daban,ttai wani fari,,tuni Alhj Muktar ya gyara tsaiwa, kai
shikam BARIKI ta mishi,da aure ba contract ba.
.
Abinda ya kawo su suka sanar mata,tai murmushi, da gani
mutumin zai sau hannu, tuni ta yarda,Alhj yace da daddare
zai dawo,sai su tsadan ce,,tai murmushi, dan tuni ta harbo
jirgin shi,,kai ta kada,,sukai sallama tai gida,,Maman su ta
kalle ta, "Sa'a, ta zauna tana amsa wa,," In tambaye ki man?
tai murmushi, "toh m